Pages

PLACE YOUR ADS HERE

Sunday 6 December 2015

Abinda Burtaniya ta ke bai dace ba_ Assad

Shugaba Bashar Al-assad ya kira matakin da Burtaniya ta dauka na kai hare-hare ta sama cikin Syria da haramtacce ne. Ya yi wannan jawabi ne a wata hira da ya yi da gidan jaridar Sunday Times ta Burtaniya

No comments:

Post a Comment